Za mu kawar da Bello Turji nan ba da jimawa ba, in ji sojojin Nijeriya

-

Rundunar sojin Nijeriya ta sake tabbatar wa ‘yan kasar cewa tana ci gaba da laluben ƙasurgumin ɗan bindigan nan Bello Turji, kuma za ta cimmai ba da jimawa ba.

Babban Hafsan Sojojin Nijeriya mai kula da aikace-aikace, Manjo Janar Emeka Onumajuru ne ya bayyana hakan yayin wata tattaunawa da aka yi da shi a gidan talabijin na Channels a ranar Litinin.

Wannan dai ba shi ne karon farko da sojojin Nijeriya ke alkawarin kamo bello Turji da ya dade yana addabar yankin Arewa maso Yamma ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara