DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za mu kawar da Bello Turji nan ba da jimawa ba, in ji sojojin Nijeriya

-

Rundunar sojin Nijeriya ta sake tabbatar wa ‘yan kasar cewa tana ci gaba da laluben ƙasurgumin ɗan bindigan nan Bello Turji, kuma za ta cimmai ba da jimawa ba.

Google search engine

Babban Hafsan Sojojin Nijeriya mai kula da aikace-aikace, Manjo Janar Emeka Onumajuru ne ya bayyana hakan yayin wata tattaunawa da aka yi da shi a gidan talabijin na Channels a ranar Litinin.

Wannan dai ba shi ne karon farko da sojojin Nijeriya ke alkawarin kamo bello Turji da ya dade yana addabar yankin Arewa maso Yamma ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An dage jana’izar marigayi Muhammad Buhari zuwa ranar Talata -Dikko Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya sanar da shirye-shiryen jana'izar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a ranar Lahadi, 13 ga Yuli,...

Jam’iyyar ADC ta sanar da kwana uku na alhinin rashin tsohon Shugaban Nijeriya, Muhammadu Buhari

Jam’iyyar ADC ta bayyana kwanaki uku na zaman makoki ga mambobinta don girmama marigayi tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a ranar Lahadi...

Mafi Shahara