DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za mu kawar da Bello Turji nan ba da jimawa ba, in ji sojojin Nijeriya

-

Rundunar sojin Nijeriya ta sake tabbatar wa ‘yan kasar cewa tana ci gaba da laluben ƙasurgumin ɗan bindigan nan Bello Turji, kuma za ta cimmai ba da jimawa ba.

Google search engine

Babban Hafsan Sojojin Nijeriya mai kula da aikace-aikace, Manjo Janar Emeka Onumajuru ne ya bayyana hakan yayin wata tattaunawa da aka yi da shi a gidan talabijin na Channels a ranar Litinin.

Wannan dai ba shi ne karon farko da sojojin Nijeriya ke alkawarin kamo bello Turji da ya dade yana addabar yankin Arewa maso Yamma ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan bindiga sun hallaka manoma 32 a jihar Niger

Akalla manoma 32 ne aka hallaka a hare-haren da ’yan bindiga suka kai kan al’ummomin Tugan-Makeri, Konsoko da Pissa a karamar hukumar Borgu ta Jihar...

Peter Obi ya bukaci matasa da su nuna kauna da kishin Nijeriya albarkacin ranar masoya

Tsohon ɗan takarar shugaban Nijeriya, Peter Obi, ya bukaci ’yan Nijeriya musamman matasa su yi bikin ranar masoya ta Valentine cikin nuna kishin ƙasa da...

Mafi Shahara