DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za mu kawar da Bello Turji nan ba da jimawa ba, in ji sojojin Nijeriya

-

Rundunar sojin Nijeriya ta sake tabbatar wa ‘yan kasar cewa tana ci gaba da laluben ƙasurgumin ɗan bindigan nan Bello Turji, kuma za ta cimmai ba da jimawa ba.

Google search engine

Babban Hafsan Sojojin Nijeriya mai kula da aikace-aikace, Manjo Janar Emeka Onumajuru ne ya bayyana hakan yayin wata tattaunawa da aka yi da shi a gidan talabijin na Channels a ranar Litinin.

Wannan dai ba shi ne karon farko da sojojin Nijeriya ke alkawarin kamo bello Turji da ya dade yana addabar yankin Arewa maso Yamma ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara