DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane 17 da ake zargi da shirya zanga-zanga a jihar

-

SP Abdullahi Haruna Kiyawa

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama mutane 17 da ake zargi da shirya zanga-zanga a jihar.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da maimagana da yawun rundunar ‘yan sandan, SP Abdullahi Kiyawa ya fitar ranar Laraba a Kano.

Google search engine

Ya ce rundunar ta dauki matakan tsaro da suka dace domin dakile duk wani abu da ka iya haifar da rashin bin doka.

Kiyawa ya ce rundunar ta tura jami’anta zuwa wasu muhimman wurare a cikin birnin Kano domin hana zanga-zangar da kuma tabbatar da tsaron jama’a.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan sanda na da saukin kai ga ‘yan Najeriya a yanzu – AIG Ajani Omolabi

Mataimakin babban sufeton 'yan sandan Najeriya shiyya ta 17 wanda ya hada da jihohin Ondo da Ekiti Mr. Ajani Omolabi, ya ce a halin yanzu...

Gwamnatin Najeriya ta yi gargaɗi kan yiwuwar fuskantar ambaliyar ruwa a jihohi 11

Ana hasashen ambaliyar ruwa a Gwarzo da Karaye jihar Kano, Jibia jihar Katsina da karin wasu sassan jihohin Nijeriya Gwamnatin Nijeriya ta yi gargadi cewa jihohi...

Mafi Shahara