DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane 17 da ake zargi da shirya zanga-zanga a jihar

-

SP Abdullahi Haruna Kiyawa

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama mutane 17 da ake zargi da shirya zanga-zanga a jihar.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da maimagana da yawun rundunar ‘yan sandan, SP Abdullahi Kiyawa ya fitar ranar Laraba a Kano.

Google search engine

Ya ce rundunar ta dauki matakan tsaro da suka dace domin dakile duk wani abu da ka iya haifar da rashin bin doka.

Kiyawa ya ce rundunar ta tura jami’anta zuwa wasu muhimman wurare a cikin birnin Kano domin hana zanga-zangar da kuma tabbatar da tsaron jama’a.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

IHR ta bukaci a mayar da rarar kudaden da Alhazan 2025 suka biya

Wata kungiyar fararen hula wadda ke gudanar da harkokin da suka shafi addini mai suna 'Independent Hajj Reporters' ta sake mika kira ga hukumar kula...

‘Yan sanda sun koka da yawan yada labaran karya a Nijeriya – IGP

Shugaban 'yan sanda a Nijeriya IGP Kayode Egbetokun ya ce babu wata hukuma a Najeriya da ke fuskantar mummunan tasiri daga labaran karya kamar ‘yan...

Mafi Shahara