DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane 17 da ake zargi da shirya zanga-zanga a jihar

-

SP Abdullahi Haruna Kiyawa

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama mutane 17 da ake zargi da shirya zanga-zanga a jihar.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da maimagana da yawun rundunar ‘yan sandan, SP Abdullahi Kiyawa ya fitar ranar Laraba a Kano.

Google search engine

Ya ce rundunar ta dauki matakan tsaro da suka dace domin dakile duk wani abu da ka iya haifar da rashin bin doka.

Kiyawa ya ce rundunar ta tura jami’anta zuwa wasu muhimman wurare a cikin birnin Kano domin hana zanga-zangar da kuma tabbatar da tsaron jama’a.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumar NFF ta ce za ta biya bashin da kocin Super Eagles ke binta

Wani babban jami’in hukumar NFF ya bayyana cewa za a biya kocin Super Eagles, Eric Chelle, albashin watanni uku da yake bi, yayin da Najeriya...

‘Yan sandan Abuja sun cafke mai kai wa ‘yan bindigar Zamfara harsasai

Jami’an ‘Yan Sandan Birnin Tarayya sun kama wani mutum mai shekaru 32, Ahmed Abubakar, bisa zargin ƙoƙarin sayar da harsasai guda 1,000 ga ‘yan bindiga...

Mafi Shahara