DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane 17 da ake zargi da shirya zanga-zanga a jihar

-

SP Abdullahi Haruna Kiyawa

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama mutane 17 da ake zargi da shirya zanga-zanga a jihar.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da maimagana da yawun rundunar ‘yan sandan, SP Abdullahi Kiyawa ya fitar ranar Laraba a Kano.

Ya ce rundunar ta dauki matakan tsaro da suka dace domin dakile duk wani abu da ka iya haifar da rashin bin doka.

Kiyawa ya ce rundunar ta tura jami’anta zuwa wasu muhimman wurare a cikin birnin Kano domin hana zanga-zangar da kuma tabbatar da tsaron jama’a.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara