DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Masu shigo da fetur a Nijeriya na kokawa kan yadda Dangote ke yawan rage farashin fetur dinsa

-

Masu shigo da man fetur a Nijeriya sun koka kan rage farashin man fetur da matatar man Dangote ta yi

Google search engine

Jaridar Punch ta rawaito cewa, wasu daga cikin masu shigo da man fetur sun ce an tilastawa musu sayar da mai kasa da farashinsu saboda masu sayen man fetur din za su saya ne kawai a inda mai yake da arha.

A ranar Larabar da ta gabata ce matatar man Dangote ta sanar da rage farashin man fetur daga Naira 890 zuwa Naira 825 kan kowace lita,kuma ragin zai fara ne 27 ga watan Fabrairu.

annan ne karo na biyu da matatar man ta Dangote ta rage farashin man a cikin shekarar 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Manyan Jami’an soji za su fuskanci ritayar dole bayan sauye-sauye a fannin tsaron Nijeriya

Rahotanni sun tabbatar da cewa akwai manyan jami'an sojin Nijeriya  masu mukamin Janar akalla 60 da za su fuskanci ritayar dole, biyo bayan sauye-sauyen da...

Rashin gogewar siyasa ta sa ban tsayar da El-Rufa’i don ya gaje ni ba – Obasanjo

Tsohon shugaban Nijeriya Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa ya ki tsayar da tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru Elrufa'i don ya gaje a shekarar 2007...

Mafi Shahara