DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ana zargin wani magidanci da ajalin matarsa kan abincin buda-baki na azumi a jihar Bauchi

-

Google search engine
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta damke wani magidanci mai suna Alhaji Nuru Isah mai shekaru 50 bisa zarginsa da yin amfani da sanda wajen hallaka matarsa ​​Wasila Abdullahi har lahira.
Lamarin dai ya faru ne a Fadamam Unguwar Mada dake kusa da makarantar kwalejin ’yan mata ta Gwamnati da ke jihar Bauchi.
A cikin wata sanarwa da ya fitar, jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, CSP Ahmed Wakil, yace rundunar ta some bincike kan lamarin, kuma tuni aka cafke wanda ake zargi.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ya kamata Nijeriya ta farka daga barcin da take yi saboda barazanar da Trump ya yi mata – Bishop Kukah

Shugaban Cocin Katolika a Sokoto Archbishop Matthew Kukah ya bayyana cewa barazanar Shugaban Amurka Donald Trump kan yiwuwar kai harin ga Nijeriya a matsayin nuni...

Wata dattijuwa ta barke da kuka bayan an hanata kada kuri’a

Wata datijuwa mai shekaru 96 a duniya, Mrs. Elizabeth Onike, ta barke da kuka a rumfar zaɓe saboda an hana ta kada kuri'a a Anambara Dattijuwar...

Mafi Shahara