DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ana zargin wani magidanci da ajalin matarsa kan abincin buda-baki na azumi a jihar Bauchi

-

Google search engine
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta damke wani magidanci mai suna Alhaji Nuru Isah mai shekaru 50 bisa zarginsa da yin amfani da sanda wajen hallaka matarsa ​​Wasila Abdullahi har lahira.
Lamarin dai ya faru ne a Fadamam Unguwar Mada dake kusa da makarantar kwalejin ’yan mata ta Gwamnati da ke jihar Bauchi.
A cikin wata sanarwa da ya fitar, jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, CSP Ahmed Wakil, yace rundunar ta some bincike kan lamarin, kuma tuni aka cafke wanda ake zargi.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Bai kamata NAHCON ta fara shirin hajjin 2026 ba tare da ta bayar da bayanin kudaden da aka kashe a hajjin 2025 ba‘

Ƙungiyar Shugabannin Hukumomin Jin Dadin Alhazai ta Jihohin Nijeriya ta bukaci hukumar kula da aikin hajji ta Nijeriya (NAHCON) da ta gaggauta kammala daidaita bayanan...

Farfesoshin Nijeriya na cikin jerin na nahiyar Afrika da ba su da albashi mai kyau

Bayanan da jaridar Punch ta tattaro sun ce malamin jami'a a Nijeriya da ya kai matakin farfesa na samun matsakaicin albashi na dala 366 (kimanin...

Mafi Shahara