Kungiyar kiristoci ta Nijeriya ta bayar da wa’adin ga gwamnatocin jihohin Bauchi, Katsina, Kano, da Kebbi da su gaggauta janye umurnin da suka bayar na rufe makarantu na tsawon mako biyar saboda azumin watan Ramadan.
Babban bankin Nijeriya, CBN ya bayyana cewa ’yan Nijeriya sun kashe dala miliyan 4.74 wajen neman lafiya a kasashen waje daga Mayu 2023 zuwa Maris...
Jiga-jigan jam’iyyar PDP daga yankin Arewa maso Yamma sun nesanta kansu daga amincewar da aka yi da tsohon ministan ayyuka na musamman, Tanimu Turaki, SAN,...