DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dalilan da suka hana mu binciken Sanata Godswill Akpabio – Majalisar Dattawa

-

Sanata Godswill Akphabio

Majalisar dattawan Nijeriya ta ce bata fara binciken akan zargin neman yin lalata da Sanata mai wakiltar Kogi ta tsakiya Natasha Akpoti ke yi wa shugaban Majalisar Godswill Akpabio ba, kasancewar babu wanda ya gabatar da bukatar a hukumance.

Google search engine

Shugaban kwamitin yada labarai da na majalisar dattawa, Sanata Yemi Adaramodu ne ya bayyana haka a zantawar sa da gidan talabijin na ARISE, a ranar Litinin, da ya ce ba za a iya bincikar Akpabio daga majalisar dattawa ba tare da gabatar da korafi a kansa ba.

A baya Sanata Natasha ya yin wata hira da gidan talabijin na ARISE ta yi zargin cewa Akpabio ya yi mata kalaman da basu dace ba a lokacin da ta kai masa ziyara a gidansa da ke Uyo, jihar Akwa Ibom, a ranar 8 ga watan Disamba, 2023.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hatsari ya yi ajalin mutum 5,289 a Nijeriya cikin 2025 – Hukumar FRSC

Hukumar kiyaye hadurra ta Nijeriya, FRSC, ta bayyana cewa an samu hatsarin mota 10,446 a fadin kasar a shekarar 2025, inda mutane 5,289 suka rasa...

Majalisa Dattawa ta nemi Tinubu ya kafa sansanin soji a Katsina bisa dawowar hare haren ‘yan bindiga a jihar

Majalisar Dattawan Nijeriya ta nuna matuƙar damuwa kan tabarbarewar tsaro a jihar Katsina, musamman a yankin Funtua, bayan hare-haren ’yan bindiga da suka yi sanadin...

Mafi Shahara