DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sabon shugaban kasar Ghana John Dramani Mahamma na yunkurin maido da kasashen yankin Sahel cikin ECOWAS

-

Shugaban a karon farko ya fara da yada zango a birnin Bamako na kasar Mali kafin daga bisani ya je birnin Yamai da Ouagadougou kamar yadda rahotanni suka ambato 

Google search engine

Makasudin ziyarar shugaba Mahamma a kasashen uku na kungiyar AES shine na kara lallabar kasashen domin su dawo kungiyar ECOWAS wacce suka fice daga cikin ta 

A ziyarar sa ta baya bayan nan a kasar CĂ´tĂ© d’ivoire an jiyo shugaba John Dramani a gaban takwaransa Alassan Ouattara yana cewa tafiyar 15 tafi ta 3

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Muna karÉ“ar saĆ™onnin barazanar kawo mana hari a majalisa – Shugaban kwamitin tsaron majalisar waĆ™ilai

Shugaban kwamitin tsaron cikin gida na Majalisar Wakilai, Honarabul Garba Ibrahim Muhammad, ya bayyana cewa majalisar na shan barazanar kai mata hari daga ’yan ta’adda,...

Sama da mutum 170 ne ke son zama ’yan Nijeriya daga kasashen ketare – Ministan cikin gida

Ministan cikin gida, Olubunmi Tunji Ojo, ya bayyana cewa sama da ’yan kasashen ketare 170 ne suke neman zama ’yan Nijeriya. Tunji Ojo ya sanar da...

Mafi Shahara