DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya yi watsi da kasafin kudin kidaya na N942bn

-

Shugaba Tinubu ya yi watsi da kudirin hukumar kidaya a Nijeriya da ta gabatar na Naira biliyan 942 wanda zata gudanar da aikin kidayar gidaje da na jama’a a fadin kasar.

Jaridar Punch ta rawaito wata majiya mai tushe ta ce an tattauna tsakanin shugaba Tinubu da manyan jami’an hukumar a ranar Litinin, 24 ga watan Fabrairu na 2025, ta bayyana cewa Tinubu ya bukaci da a rage yawan kudaden tare da sanyo da matasa masu yi wa kasa hidima domin su gudanar da aikin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

’Yan majalisar wakilai bakwai daga Akwa Ibom sun sauya sheka zuwa APC

Ana cigaba da samun rahotannin sauyin sheka a majalisar wakilai, yayin da ’yan majalisa bakwai daga Jihar Akwa Ibom suka koma jam’iyyar APC. Wadanda suka...

Jam’iyyar Labour tsagin Julius Abure ta ba Peter Obi sa’o’i 48 ya fice daga jam’iyyar saboda shiga hadakar ADC

Jam’iyyar Labour karkashin jagorancin Julius Abure ta bai wa tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi, wa’adin sa’o’i 48 da ya fice daga jam’iyyar, bisa...

Mafi Shahara