DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya yi watsi da kasafin kudin kidaya na N942bn

-

Shugaba Tinubu ya yi watsi da kudirin hukumar kidaya a Nijeriya da ta gabatar na Naira biliyan 942 wanda zata gudanar da aikin kidayar gidaje da na jama’a a fadin kasar.

Jaridar Punch ta rawaito wata majiya mai tushe ta ce an tattauna tsakanin shugaba Tinubu da manyan jami’an hukumar a ranar Litinin, 24 ga watan Fabrairu na 2025, ta bayyana cewa Tinubu ya bukaci da a rage yawan kudaden tare da sanyo da matasa masu yi wa kasa hidima domin su gudanar da aikin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Kano ta ware naira miliyan 99 domin rigakafin cutar mahaukacin kare

Gwamnatin jihar Kano ta amince da kashe Naira miliyan 99 domin fara shirin rigakafin cutar mahaukacin kare (rabies), inda ake sa ran yi wa akalla...

Wike ya koka kan ƙarancin masu fitowa zabe a Abuja

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana gamsuwarsa kan yadda ake gudanar da zaɓen kananan hukumomi cikin lumana a fadin Abuja, duk da...

Mafi Shahara