DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tsare-tsaren gwamnatin shugaba Tinubu ya jefa miliyoyin yan Nijeriya cikin ƙangin talauci – Malamin addinin kirista ya yi tsokaci

-

Wani babban taro da limaman ɗarikar Katolika suka gudanar a Nijeriya ya bayyana cewar tsare-tsare da manufofin gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu sun jefa miliyoyin ƴan kasar cikin ƙangin talauci.

Google search engine

Babban jagora kuma limami a đarikar Bishop Lucius Iwejuru Ugorji, ya ce manufofin gwamnati sun haifar tsadar rayuwa sakamakon hauhawan farashin kayan masarufi, abinda ya sanya jama’a da dama cikin talauci.

Ugorji ya ce sauye-sauyen da gwamnatin ta zo da su, sun sanya tashin farashin kayayyakin masarufi sakamakon janye tallafin man fetur inda aka ci gaba da samun tsadar sufuri da kuma kayayyakin da ake buƙata na yau da kullum.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar dattawan Nijeriya za ta tattauna da shugaba Tinubu kan kalaman Trump

Majalisar dattawan Nijeriya ta bayyana cewa za ta gana da shugaba Tinubu da bangaren zartarwa domin tattauna batun rikicin diflomasiyya da kalaman shugaban Amurka Donald...

ECOWAS ta yi watsi da zargin Trump na halaka mabiya addinin kirista a Nijeriya

Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS ta fitar da sanarwa mai dauke da watsi kan zargin cewa hare-haren ta’addanci da ke ƙaruwa a...

Mafi Shahara