DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ka yi murabus ko mu tsige ka daga gwamnan jihar Rivers – Shugaban APC ga Fubara

-

Rikicin siyasa a Jihar Rivers na kara ta’azzara bayan da aka jawo shugaban jam’iyyar na jihar Tony Okocha ya bukaci Gwamna Siminalayi Fubara da ya yi murabus ko kuma majalisar dokokin jihar ta tsige shi daga mukamin sa.

Shugaban jam’iyyar ya fadi hakan ne a yayin ganawar sa da yan jarida a Fatakwal babban birnin jihar, inda ya zargi gwamnan da rashin zabuka abin a zo a gani a jihar.

Google search engine

Tony Okocha ya ba Fubara zabi biyu ne na yin murabus ko kuma majalisar dokokin jihar ta tsigewa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dangote ya janye korafin zarge-zargen cin hanci da ya shigar a hukumar ICPC kan Farouk Ahmed

Dangote ya janye korafin zarge-zargen cin hanci da ya shigar a hukumar ICPC kan Farouk Ahmed, tsohon shugaban hukumar NMMPRA Jaridar Daily Trust ta ce attajirin...

Nijeriya na bin kasashen Nijar, Togo da Benin tulin bashin kudin lantarkin da ya kai N25bn – NERC

Hukumar kula da lantarki ta Nijeriya NERC ta ce, kasar na bin kasashen Togo, Nijar da Benin bashin dala $17.8m — kimanin N25bn na lantarkin...

Mafi Shahara