DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El Rufa’i ya fice daga jam’iyyar APC ya kuma SDP

-

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya fice daga jam’iyyar APC mai mulki a Nijeriya ya koma jam’iyyar SDP.

Google search engine

Tsohon gwamnan ya bayyana ficewar sa a shafinsa na Facebook yana mai cewa “daga yau 10 ga Maris na shekarar 2025 na fice daga jam’iyyar APC”.

Nasir El-Rufai ya bayyana cewa a shekara biyun da jam’iyyar APC ta yi babu wani abin a zo a gani da ta aiwatar ga ‘yan kasa.

Tsohon gwamnan ya jaddada cewa zamansa na shekaru takwas a matsayin gwamnan jihar Kaduna ya samar da ci gaba a fannin ilimi da kiwon lafiya da ababen more rayuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3

Wata kotu a Amurka ta yanke wa wani ɗan Najeriya mai zama a San Gabriel Valley, Abiola Femi Quadri, hukuncin ɗaurin shekara 11 da wata...

Natasha ta sake shan alwashin komawa majalisar dattawa a ranar Talata

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, ‘yar Majalisar Dattawa daga jihar Kogi da aka dakatar, ta shigar da ƙara ga Majalisar Dattawa tana neman su girmama hukuncin Babbar...

Mafi Shahara