DCL Hausa Radio
Kaitsaye

El-Rufai ya musanta zargin cin amanar Atiku, ya kuma bukaci Peter Obi, Aregbesola, da su shiga jam’iyyar SDP

-

Malam Nasir El-Rufa’i

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya musanta zargin cin amanar tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar jam’iyyar PDP Atiku Abubakar.

Google search engine

Da yake magana a wata hira da BBC Hausa,El-Rufai wanda ya fice daga jam’iyyar APC zuwa SDP,cikin makon da ya gabata, ya bukaci shugabannin adawa da suka hada da Atiku Abubakar, Peter Obi na Labour Party, tsohon gwamnan jihar Ribas, Rotimi Amaechi, da Rauf Aregbesola, da su koma jam’iyyar SDP.

Da yake bayyana rashin jin dadinsa da gwamnati mai ci, El-Rufai, ya bayyana takaicinsa bisa yadda suka goyi bayan shugaba Tinubu da nufin kawo ci gaba domin sunga yadda ya kai wa Legas ci gaba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dalori ya karbi ragamar jagorancin jam’iyyar APC a hukumance

Shugaban riko na jam’iyyar APC, Ali Bukar Dalori, ya bukaci shugabanni da mambobin jam’iyyar da su zauna cikin hadin kai bayan murabus din tsohon shugaban...

An dakatar da jirgin Rano Air kan zargin matsalar inji – NCAA

Hukumar kula da sufurin jiragen sama ta Najeriya (NCAA) ta dakatar da wani jirgin Rano Air mai lamba 5N-BZY bayan fuskantar hatsarin gobara da matsalar...

Mafi Shahara