DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumomin Saudiyya sun dakatar da ba da ‘visa’ umra saboda tururuwar mutane

-

Kamfanonin dake jigilar masu zuwa umra na fuskantar kalubale wajen samun takardar izinin shiga kasar Saudiyya, lamarin da ya shafi dubban maniyyata.
An dai alakanta wannan matsalar da wani sabon tsari da Saudiyya ta fito da shi, kuma yanzu haka ya sa mutane da dama dake son zuwa kasa mai tsarki sun rasa makoma, kamar yadda kafar Independent Hajj Reporters ta ruwaito.
 
Sai dai a wata zantawa da mashawarci kan lamurran addini na Saudiyya AFM Khalid Hossain ya ce an dauki matakin ne saboda cunkoson mutanen da ke Saudiyya a yanzu, sun fi na lokacin aikin hajji.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jihohin APC sun sake mara wa Tinubu baya matsayin dan takara a zaɓen 2027

Jam’iyyar APC a jihohi da dama ta sake bayyana goyon bayanta ga shugaba Bola Tinubu, a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar a zaben...

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Mafi Shahara