DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wike ya kwace lasisin mallakar filaye 4,700 a Abuja

-

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya soke takardun mallakar fili 4,794, saboda rashin biyan kudin haya sama da shekaru 40. 
A yankin Central Area da Garki I da II, Wuse I da II, Asokoro, Maitama da Guzape, masu kadarori 8,375 ne ba su biya kudin hayar ba a cikin shekaru 43 da suka wuce. 
Babban mataimaki na musamman ga ministan kan harkokin yada labarai, Lere Olayinka, da daraktan kula da filaye na hukumar kula da babban birnin tarayya, Chijioke Nwankwoeze, ne suka bayyana hakan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara