DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wike ya kwace lasisin mallakar filaye 4,700 a Abuja

-

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya soke takardun mallakar fili 4,794, saboda rashin biyan kudin haya sama da shekaru 40. 
A yankin Central Area da Garki I da II, Wuse I da II, Asokoro, Maitama da Guzape, masu kadarori 8,375 ne ba su biya kudin hayar ba a cikin shekaru 43 da suka wuce. 
Babban mataimaki na musamman ga ministan kan harkokin yada labarai, Lere Olayinka, da daraktan kula da filaye na hukumar kula da babban birnin tarayya, Chijioke Nwankwoeze, ne suka bayyana hakan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dalori ya karbi ragamar jagorancin jam’iyyar APC a hukumance

Shugaban riko na jam’iyyar APC, Ali Bukar Dalori, ya bukaci shugabanni da mambobin jam’iyyar da su zauna cikin hadin kai bayan murabus din tsohon shugaban...

An dakatar da jirgin Rano Air kan zargin matsalar inji – NCAA

Hukumar kula da sufurin jiragen sama ta Najeriya (NCAA) ta dakatar da wani jirgin Rano Air mai lamba 5N-BZY bayan fuskantar hatsarin gobara da matsalar...

Mafi Shahara