DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Babu wani hakuri da zan iya ba majalisa – Natasha Akpoti

-

Dakatacciyar sanata daga jihar Kogi ta tsakiya Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta bukaci al’umma da su yi watsi da wani rahoto da ake yadawa da yake cewa ta nemi afuwar majalisar dattawan Nijeriya.

Google search engine

Wannan dai na a cikin wata sanarwa da yar majalisar ta fitar inda ta bayyana cewa har yanzu tana kan kalaman ta don haka ba wani hakuri da za ta bayar.

Majalisar dattijai ta dakatar da Natasha na tsawon watanni shida a baya bayan nan, bisa zargin aikata ba daidai ba, bayan takun-saka tsakaninta da shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC na duba buƙatun kungiyoyi 110 da ke neman rigista a matsayin jam’iyyun siyasa a Najeriya

Hukumar zabe ta kasa INEC ta bayyana cewa ta karɓi wasikun buƙatun rajistar sabbin jam’iyyu 110 daga kungiyoyi daban-daban har zuwa Litinin, 23 ga watan...

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam’iyyar na kasa

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam'iyyar na kasa Jam’iyyar PDP ta dawo da Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyya na kasa bayan...

Mafi Shahara