DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An sake gurfanar da Sambo Dasuki da wani tsohon shugaban NNPC da wasu kamfanoni biyu bisa zargin badakalar bilyan 33.2 a kotu

-

Hukumar dake yaki da yi wa tattalin arzikin Nijeriya ta’annati EFCC ta sake gurfanar da tsohon mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro Kanar Sambo Dasuki mai ritaya.
Kazalika an kuma gurfanar da tsohon shugaban NNPC Aminu Baba-Kusa da wasu kamfanoni biyu Acacia Holdings Limited da Reliance Referral Hospital Limited a gaban wata babbar kotu da ke Abuja.
Tun a shekarar 2015 ne aka fara gurfanar da Sambo Dasuki a gaban kuliya bisa zargin sa da laifin karkatar da wasu makudan kudade.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatinmu na cika alkawura da zummar mayar da Najeriya jigo a harkar noma a Duniya – Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya bayyana cewa, gwamnatin tarayya za ta hada kai da abokan huldarta na kasa da kasa domin bai wa matasan kasar...

Kungiyar Sanatocin Arewa ta yi tir da kisan da aka yi wa wasu matafiya 12 da suka fito daga jihar Kaduna

Kungiyar Sanatocin Arewa ta yi Allah-wadai da ajalin matafiya 12 'yan jihar Kaduna da wasu suka yi a jihar Filato yayin da suke tafiya daurin...

Mafi Shahara