DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kungiyar kwadago a Nijeriya NLC ta yi barazanar daukar mataki idan har gwamnati ba ta janye dokar ta ɓaci a Rivers ba

-

 

Kungiyar Kwadago a Nijeriya ta yi Allah wadai da kakaba dokar ta baci a jihar Rivers, ta kuma yi barazanar daukar mataki idan har gwamnati ba ta janye dokar ta ɓaci a jihar.

Wannan gargadi ya fito ne daga cikin wata sanarwar hadin gwiwa da suka hada da kungiyar kwadago reshen jihar Rivers Alex Agwanwor da shugaban kungiyar kwadago ta TUC, Ikechukwu Onyefuru da wasu kungiyoyi suka sanyawa hannu.

A cewar shuwagabannin kungiyoyin al’ummar jihar Rivers sun fito sun zabi wadanda suke so su shugabancesu sabi da haka duk wani yunkuri na dakatar da su, ba tare da bin tsarin mulkin kasa ba yana kawo cikas ga dimokradiyya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta karɓi wasikun kulla kawance daga sabbin jakadun ƙasashe 8

A ranar Juma’a, 9 ga Mayu, 2025, fadar gwamatin ta Jamhuriyar Nijar ta karɓi sabbin jakadun daga jakadun ƙasashen duniya guda takwas. Inda shugaban mulkin sojin...

Cin hanci la’ana ce, mu tsabtace kanmu daga rashawa- EFCC

A wani sakon tunatarwa da ta wallafa a shafinta na Facebook albarkacin ranar Juma’a, hukumar da ke yaƙi da cin hanci da rashawa a Najeriya,...

Mafi Shahara