DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta umarci gwamnatin Rivers da ta biya al’ummar da aka yi wa rusau ba bisa ka’ida ba diyyar sama da Naira biliyan 1

-

Jihar Rivers 

Wata babbar kotu a jihar Rivers ta bawa gwamnatin jihar umarnin cewa ta biya diyyar Naira biliyan 1 da miliyan 100 ga mutanen da aka rushewa kadarorinsu ba bisa ka’ida ba a Mile One da Mile Two da ke karamar hukumar Fatakwal.

Da yake yanke hukunci a Larabar nan mai shari’a Sika Aprioku, yace gwamnatin ba ta sanar da al’ummar da abin ya shafa ba kafin ta yi rusau din, inda ya ce, kotun ta samu gwamnati da laifin kwace musu filayensu da karfi.

Google search engine

Tun a shekarar 2022 ne dai, mazauna jihar da abin ya shafa, suka shigar gwamnatin kara gaban kotu bisa zargin tauye hakkokinsu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ka fito ka bayyana wa ‘yan Nijeriya hakikanin dalilin da ya sa ka canza hafsoshin tsaro – Bukatar ADC ga shugaba Tinubu

Jam’iyyar ADC ta bukaci shugaban Nijeriya, Bola Tinubu ya bayyana gaskiya ga ’yan Nijeriya kan ainihin dalilan da suka sa aka yi gaggawar sauya shugabannin...

Gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammad ya nada yayansa a matsayin Sarkin Duguri

Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya naɗa yayansa, Alhaji Adamu Mohammed, a matsayin sarkin sabon masarautar Duguri da aka ƙirƙira a jihar. Sakataren gwamnatin Jiha, Aminu...

Mafi Shahara