DCL Hausa Radio
Kaitsaye

2027: Kungiyoyi 91 ke neman hukumar zaben Nijeriya INEC ta yi musu rejista a matsayin jam’iyyun siyasa

-

Hukumar zabe mai zaman kanta ta Nijeriya ta tabbatar da cewa kungiyoyin siyasa 91 ne suka gabatar da bukatar yi musu rejista a matsayin jam’iyyun siyasa.
Jam’iyyar PDP ta ce wannan ya nuna rashin hadin kai na jam’iyyun adawa, yayin da NNPP ta alakanta shi da rashin iya jagoranci na jam’iyyar APC.
A gefe daya jam’iyyar LP ta yi maraba da wannan lamarin, sai dai jam’iyyar APC ta zargi tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar da hannu a kirkiro wadannan jam’iyyun, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

CDD ta horas da ‘yan jarida a Katsina kan yaki da labaran karya

Cibiyar bunkasa dimokradiyya ta CDD ta horas da ‘yan jarida a jihar Katsina kan aiki mai inganci. CDD ta ce wannan na a wani yunkuri na...

‘Yan bindiga sun halaka mutum 1,sun kuma mutane 5 a Zamfara

’Yan bindiga sun kai hari kauyen Fananawa da ke karamar hukumar Bukuyum ta jihar Zamfara, inda suka halaka mutum ɗaya tare da sace mutane biyar,...

Mafi Shahara