DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kasar Burtaniya ta saki jerin sunayen ‘yan Nijeriya da suka mutu suka bar tarin kadarori a kasar da ba a karɓa ba

-

Google search engine

Gwamnatin kasar Birtaniya ta fitar da jerin sunayen wasu mutane daga kasashe daban-daban da suka mutu a kasar suka bar kadarori da ba a karba ba, ciki har da ‘yan Nijeriya 58.

A cikin jerin sunayen da aka sabunta a ranar Litinin, 24 ga Maris, gwamnatin Burtaniya ta fitar da cewa adadin mutane 5,806 daga kasashe daban-daban ne suka mutu ba tare da wani ya nemi kadarorinsu ba.

A cikin sunayen da aka fitar akwai bayanan ranar haihuwa, wurin zama da kuma ranar mutuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnonin da suka sha suka ta yanzu sun koma jam’iyyar APC – Ministan Abuja Wike

Ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce ficewar wasu gwamnonin jam’iyyar adawa ta PDP zuwa jam’iyyar APC ta tabbatar da goyon bayansa ga Shugaba...

Majalisar Dattawan Nijeriya za ta tantance sabon shugaban INEC ranar Alhamis

Majalisar Dattawan Nijeriya ta shirya tantance Farfesa Joash Amupitan, wanda shugaba Bola Ahmed Tinubu ya zaba domin zama sabon shugaban hukumar zaben Nijeriya INEC, a...

Mafi Shahara