DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kasar Burtaniya ta saki jerin sunayen ‘yan Nijeriya da suka mutu suka bar tarin kadarori a kasar da ba a karɓa ba

-

Google search engine

Gwamnatin kasar Birtaniya ta fitar da jerin sunayen wasu mutane daga kasashe daban-daban da suka mutu a kasar suka bar kadarori da ba a karba ba, ciki har da ‘yan Nijeriya 58.

A cikin jerin sunayen da aka sabunta a ranar Litinin, 24 ga Maris, gwamnatin Burtaniya ta fitar da cewa adadin mutane 5,806 daga kasashe daban-daban ne suka mutu ba tare da wani ya nemi kadarorinsu ba.

A cikin sunayen da aka fitar akwai bayanan ranar haihuwa, wurin zama da kuma ranar mutuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

CDD ta horas da ‘yan jarida a Katsina kan yaki da labaran karya

Cibiyar bunkasa dimokradiyya ta CDD ta horas da ‘yan jarida a jihar Katsina kan aiki mai inganci. CDD ta ce wannan na a wani yunkuri na...

‘Yan bindiga sun halaka mutum 1,sun kuma mutane 5 a Zamfara

’Yan bindiga sun kai hari kauyen Fananawa da ke karamar hukumar Bukuyum ta jihar Zamfara, inda suka halaka mutum ɗaya tare da sace mutane biyar,...

Mafi Shahara