DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sojojin da ke mulki a Nijar, Mali da Burkina Faso sun ƙaƙaba harajin kashi 0.5 ga kayan da suka fito daga Nijeriya da kasashen ECOWAS

-

Kasashen Mali, Burkina Faso da Nijar sun sanar da sabon harajin kashi 0.5 cikin 100 kan kayayyakin da ake shigowa da su daga Nijeriya da sauran kasashe mambobin kungiyar ECOWAS. 
Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da kasashen da sojoji ke mulkinsu, ke kokarin samar da kudade ga sabuwar kungiyar kasashe uku bayan ficewa daga cikin ECOWAS.
A cewar wata sanarwa da kasashen suka fitar, an amince da harajin ne a ranar Juma’a kuma zai fara aiki nan take, kamar yadda gidan talabijin na Channels ya ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dalori ya karbi ragamar jagorancin jam’iyyar APC a hukumance

Shugaban riko na jam’iyyar APC, Ali Bukar Dalori, ya bukaci shugabanni da mambobin jam’iyyar da su zauna cikin hadin kai bayan murabus din tsohon shugaban...

An dakatar da jirgin Rano Air kan zargin matsalar inji – NCAA

Hukumar kula da sufurin jiragen sama ta Najeriya (NCAA) ta dakatar da wani jirgin Rano Air mai lamba 5N-BZY bayan fuskantar hatsarin gobara da matsalar...

Mafi Shahara