Sojojin da ke mulki a Nijar, Mali da Burkina Faso sun ƙaƙaba harajin kashi 0.5 ga kayan da suka fito daga Nijeriya da kasashen ECOWAS

-

Kasashen Mali, Burkina Faso da Nijar sun sanar da sabon harajin kashi 0.5 cikin 100 kan kayayyakin da ake shigowa da su daga Nijeriya da sauran kasashe mambobin kungiyar ECOWAS. 
Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da kasashen da sojoji ke mulkinsu, ke kokarin samar da kudade ga sabuwar kungiyar kasashe uku bayan ficewa daga cikin ECOWAS.
A cewar wata sanarwa da kasashen suka fitar, an amince da harajin ne a ranar Juma’a kuma zai fara aiki nan take, kamar yadda gidan talabijin na Channels ya ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara