DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mun ci karfin masu aikata laifuka a Kebbi da Zamfara – Rundunar sojin Nijeriya

-

Kwamandan birged ta daya na rundunar sojij Nalijeriya, Birgediya Janar Timothy Opurum, ya bayyana cewa sojojin dake karkashin Operation Fansar Yamma sun ci karfin ayyukan ‘yan ta’adda a yankin jihohin Kebbi da Zamfara. 
Janar Opurum ya bayyana haka ne jiya Talata a yayin liyafar Sallah tare da hafsoshi, sojoji, da iyalansu a Gusau. 
A cewarsa, lamarin tsaro a baya yana fuskantar kalubale, amma bisa ayyuka da sadaukar da kai da sojoji ke yi, sun samu galaba a yankin tare da dakile ayyukan ta’addanci da yawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar dattawan Nijeriya za ta tattauna da shugaba Tinubu kan kalaman Trump

Majalisar dattawan Nijeriya ta bayyana cewa za ta gana da shugaba Tinubu da bangaren zartarwa domin tattauna batun rikicin diflomasiyya da kalaman shugaban Amurka Donald...

ECOWAS ta yi watsi da zargin Trump na halaka mabiya addinin kirista a Nijeriya

Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS ta fitar da sanarwa mai dauke da watsi kan zargin cewa hare-haren ta’addanci da ke ƙaruwa a...

Mafi Shahara