DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ministan ilimi ya nemi a tsawaita shirin NYSC zuwa shekaru biyu

-

Ministan Ilimin Nijeriya Olatunji Alausa, ya yi bukaci a tsawaita shirin yi wa kasa hidima daga shekara daya zuwa biyu.
Alausa ya bayyana haka ne a ranar Juma’a, lokacin da darakta janar na NYSC Birgediya Janar Olakunle Nafiu, ya kai masa ziyarar ban girma a ofishinsa da ke Abuja.
A cewar wata sanarwa da aka wallafa a shafin Facebook na NYSC, ministan ya kuma yi kira da a fadada shirin koyar da sana’o’i ga matasa a lokacin da suke hidimar kasar.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ma’aikatar tsaron Nijeriya na bukatar ƙwararren shugaba – Shehu Sani

Tsohon dan majalisar dattawan Nijeriya da ya wakilci Kaduna ta tsakiya Sanata Shehu Sani ya nuna bukatar samun ƙwararren shugaba da zai jagoranci ma'aikatar tsaron...

Wike na rikewa Tinubu duk filin da gwamnati ta kwace a Abuja – Hadiminsa

Hadimi ga ministan Abuja Nyesom Wike, Lere Olayinka ya bayyana cewa duk wani fili da gwamnati ta kwace iko da mallakarsa a birnin na kasancewa...

Mafi Shahara