DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ministan ilimi ya nemi a tsawaita shirin NYSC zuwa shekaru biyu

-

Ministan Ilimin Nijeriya Olatunji Alausa, ya yi bukaci a tsawaita shirin yi wa kasa hidima daga shekara daya zuwa biyu.
Alausa ya bayyana haka ne a ranar Juma’a, lokacin da darakta janar na NYSC Birgediya Janar Olakunle Nafiu, ya kai masa ziyarar ban girma a ofishinsa da ke Abuja.
A cewar wata sanarwa da aka wallafa a shafin Facebook na NYSC, ministan ya kuma yi kira da a fadada shirin koyar da sana’o’i ga matasa a lokacin da suke hidimar kasar.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

FIFA ta sanya $60 a matsayin kudin tikitin kallon kofin duniya na 2026

Hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta ƙaddamar da sabon rukuni na tikiti a dalar Amurka 60 ga kowane ɗayan wasannin 104 na Gasar Kofin...

Likitoci sun tsunduma yajin aiki a Ingila

Ƙungiyar British Medical Association (BMA) ta tabbatar da ci gaba da gudanar da yajin aiki, bayan kashi 83 cikin ɗari na mambobinta sun amince da...

Mafi Shahara