DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ministan ilimi ya nemi a tsawaita shirin NYSC zuwa shekaru biyu

-

Ministan Ilimin Nijeriya Olatunji Alausa, ya yi bukaci a tsawaita shirin yi wa kasa hidima daga shekara daya zuwa biyu.
Alausa ya bayyana haka ne a ranar Juma’a, lokacin da darakta janar na NYSC Birgediya Janar Olakunle Nafiu, ya kai masa ziyarar ban girma a ofishinsa da ke Abuja.
A cewar wata sanarwa da aka wallafa a shafin Facebook na NYSC, ministan ya kuma yi kira da a fadada shirin koyar da sana’o’i ga matasa a lokacin da suke hidimar kasar.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ramaphosa ya yi Allah-wadai da kama Maduro da Amurka ta yi

Shugaban ƙasar Afirka ta Kudu, Cyril Ramaphosa, ya yi kakkausar suka kan matakin da Amurka ta ɗauka na kama Shugaban ƙasar Venezuela, Nicolas Maduro. Ramaphosa ya...

Sojoji sun ceto mutane shida da aka sace a Kaduna

Dakarun rundunar Operation Fansar Yamma sun samu nasarar ceto mutane shida da aka sace a wani sumame da suka gudanar a yankunan Kajuru da Kujama...

Mafi Shahara