DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jihohin Nijeriya 30 ke fuskantar barazanar ambaliya a 2025

-

Gwamnatin tarayya ta yi hasashen za a tafka mamakon ruwan sama da ambaliya a jihohi 30 da kuma babban birnin tarayya Abuja. 
Jihohin da za su fuskanci ambaliyar ruwa sun hada da Abia, Adamawa, Akwa Ibom, Anambra, Bauchi, Bayelsa, Benue, Borno, Cross-River, Delta, Ebonyi, Edo, Gombe, Imo, Jigawa, Kebbi, Kogi, Kwara, Lagos, Nasarawa, Niger, Ogun, Ondo, Osun, Oyo, Rivers, Sokoto, Taraba, Yobe, Zamfara da kuma babban birnin tarayya. 
Ministan albarkatun ruwa da tsaftar mahalli, Joseph Utsev, ya ce za a fuskanci ambaliyar ruwa a yankunan da ke gabar teku da koguna a wasu sassan yankin kudu maso kudancin kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Tinubu ta fitar da Naira biliyan 2.3 don biyan bashin albashi da karin girma na malaman jami’o’i

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa ta saki kudin da ya kai Naira biliyan 2.3 domin biyan bashin albashi da karin girma na malamai a jami’o’in...

Majalisar wakilan Nijeriya ta amince wa Tinubu ya ciyo bashin dala biliyan 2.35

Majalisar wakilai ta Nijeriya ta amince da bukatar shugaban Tinubu na neman bashin dala biliyan 2.347 daga ƙasashen waje domin cike gibin kasafin kuɗin 2025...

Mafi Shahara