DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jihohin Nijeriya 30 ke fuskantar barazanar ambaliya a 2025

-

Gwamnatin tarayya ta yi hasashen za a tafka mamakon ruwan sama da ambaliya a jihohi 30 da kuma babban birnin tarayya Abuja. 
Jihohin da za su fuskanci ambaliyar ruwa sun hada da Abia, Adamawa, Akwa Ibom, Anambra, Bauchi, Bayelsa, Benue, Borno, Cross-River, Delta, Ebonyi, Edo, Gombe, Imo, Jigawa, Kebbi, Kogi, Kwara, Lagos, Nasarawa, Niger, Ogun, Ondo, Osun, Oyo, Rivers, Sokoto, Taraba, Yobe, Zamfara da kuma babban birnin tarayya. 
Ministan albarkatun ruwa da tsaftar mahalli, Joseph Utsev, ya ce za a fuskanci ambaliyar ruwa a yankunan da ke gabar teku da koguna a wasu sassan yankin kudu maso kudancin kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Kano ta ware naira miliyan 99 domin rigakafin cutar mahaukacin kare

Gwamnatin jihar Kano ta amince da kashe Naira miliyan 99 domin fara shirin rigakafin cutar mahaukacin kare (rabies), inda ake sa ran yi wa akalla...

Wike ya koka kan ƙarancin masu fitowa zabe a Abuja

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana gamsuwarsa kan yadda ake gudanar da zaɓen kananan hukumomi cikin lumana a fadin Abuja, duk da...

Mafi Shahara