DCL Hausa Radio
Kaitsaye

NDLEA ta kama mutumin da ya boye miyagun kwayoyi cikin “sifiku”

-

 Jami’an hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi, NDLEA, sun kama wani mai shekaru 41 da haihuwa, kuma dan kasar Malaysia da ya dawo gida, Ndubuisi Udatu tare da wasu manya-manyan Sifiku guda biyu da aka yi amfani da su wajen boye wasu manya manyan kwayoyi mai nauyin kilogiram 2,700 domin rarrabawa a Yola da Mubi, da ke kan iyakar Kamaru da jihar Adamawa.

SolaceBase ta ruwaito cewa an kama Ndubuisi a cikin motar haya a wani shingen bincike na NDLEA a Namtari kan titin Ngurore-Yola, Adamawa, a ranar Litinin, 7 ga Afrilu, 2025.

Google search engine

An same shi da sabbin sifiku guda biyu da aka yi amfani da su wajen boye fakiti miyagun kwayoyin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara