DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kamfanonin China sun dawo Nijeriya bayan da Amurka ta lafta musu haraji

-

Kamfanonin kasar China da ke kera kayayyaki sun mayar da hankali kan Najeriya da sauran ƙasashen masu tasowa bayan kakaba harajin kan kayayyakin da shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi. 
Trump, a ranar 2 ga Afrilu, Trump ya lafta harajin kashi 46% kan Vietnam da kuma harajin kashi 17% kan Philippines kafin ya mayar da shi kashi 10 cikin 100 na tsawon watanni uku masu zuwa, yayin da ya fara tattaunawar sulhu da kasashe kusan 75. 
Masu masana’antu sun ce bayan da Amurka ta kara haraji kan kayayyakin China da kashi 145%, ya sa ‘yan kasuwar sun daina zuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Yadda cibiyar Nana Khadija ke taimakon wadanda aka ci zarafin su a Sokoto

Cin zarafin mata da yara yana daga cikin manyan matsalolin da ke ci gaba da barazana ga lafiyar jama’a da mutuncin al’umma. Duk da haka,...

EFFC na neman tsohon karamin ministan man fetur na Nijeriya ruwa-a-jallo

Hukumar EFCC mai yaki da yi wa tattalin arzikin Nijeriya zagon kasa ta ayyana tsohon karamin ministan man fetur, Timipre Sylva, wanda ake nema ruwa-a-jallo...

Mafi Shahara