DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kamfanonin China sun dawo Nijeriya bayan da Amurka ta lafta musu haraji

-

Kamfanonin kasar China da ke kera kayayyaki sun mayar da hankali kan Najeriya da sauran ƙasashen masu tasowa bayan kakaba harajin kan kayayyakin da shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi. 
Trump, a ranar 2 ga Afrilu, Trump ya lafta harajin kashi 46% kan Vietnam da kuma harajin kashi 17% kan Philippines kafin ya mayar da shi kashi 10 cikin 100 na tsawon watanni uku masu zuwa, yayin da ya fara tattaunawar sulhu da kasashe kusan 75. 
Masu masana’antu sun ce bayan da Amurka ta kara haraji kan kayayyakin China da kashi 145%, ya sa ‘yan kasuwar sun daina zuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf zai yi nadamar barin mu – Kwankwaso

Jagoran Kwankwasiyya Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce yana da tabbacin cewa Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf, tare da wadanda ke tare da shi, za...

An ja da-ga tsakanin Wike da ma’aikatan Abuja kan umarnin kotu na dakatar da yajin aiki

Ma’aikatan Abuja sun jaddada cewa za su ci gaba da yajin aiki, duk da umarnin kotu da kuma barazanar takunkumi daga Ministan Abuja Nyesom Wike. Jaridar...

Mafi Shahara