DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kamfanonin China sun dawo Nijeriya bayan da Amurka ta lafta musu haraji

-

Kamfanonin kasar China da ke kera kayayyaki sun mayar da hankali kan Najeriya da sauran ƙasashen masu tasowa bayan kakaba harajin kan kayayyakin da shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi. 
Trump, a ranar 2 ga Afrilu, Trump ya lafta harajin kashi 46% kan Vietnam da kuma harajin kashi 17% kan Philippines kafin ya mayar da shi kashi 10 cikin 100 na tsawon watanni uku masu zuwa, yayin da ya fara tattaunawar sulhu da kasashe kusan 75. 
Masu masana’antu sun ce bayan da Amurka ta kara haraji kan kayayyakin China da kashi 145%, ya sa ‘yan kasuwar sun daina zuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ganga Miliyan 30 zuwa 50 na man kasar Venezuela za a sayar domin amfanin Amurka – Donald Trump

Farashin danyen mai ya kara faduwa a ranar Laraba bayan shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa Venezuela za ta mika wa Amurka ganguna miliyan...

Nijeriya na biyan tallafin lantarki kusan tiriliyan 2 a duk shekara

Rahotannin Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta Nijeriya (NERC) sun nuna cewa Gwamnatin Tarayya ta kashe naira tiriliyan 1.98 a matsayin tallafin wutar lantarki cikin...

Mafi Shahara