DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kamfanonin China sun dawo Nijeriya bayan da Amurka ta lafta musu haraji

-

Kamfanonin kasar China da ke kera kayayyaki sun mayar da hankali kan Najeriya da sauran ƙasashen masu tasowa bayan kakaba harajin kan kayayyakin da shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi. 
Trump, a ranar 2 ga Afrilu, Trump ya lafta harajin kashi 46% kan Vietnam da kuma harajin kashi 17% kan Philippines kafin ya mayar da shi kashi 10 cikin 100 na tsawon watanni uku masu zuwa, yayin da ya fara tattaunawar sulhu da kasashe kusan 75. 
Masu masana’antu sun ce bayan da Amurka ta kara haraji kan kayayyakin China da kashi 145%, ya sa ‘yan kasuwar sun daina zuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

IHR ta bukaci a mayar da rarar kudaden da Alhazan 2025 suka biya

Wata kungiyar fararen hula wadda ke gudanar da harkokin da suka shafi addini mai suna 'Independent Hajj Reporters' ta sake mika kira ga hukumar kula...

‘Yan sanda sun koka da yawan yada labaran karya a Nijeriya – IGP

Shugaban 'yan sanda a Nijeriya IGP Kayode Egbetokun ya ce babu wata hukuma a Najeriya da ke fuskantar mummunan tasiri daga labaran karya kamar ‘yan...

Mafi Shahara