DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kamfanonin samar da lantarki a Nijeriya sun yi barazanar tsayar da aikinsu saboda bashin Tiriliyan 4 da suke bin gwamnatin tarayya

-

Kamfanonin samar da wutar lantarki sun yi barazanar dakatar da ayyukansu kan bashin Naira tiriliyan hudu da gwamnatin tarayya ke bin su. 
A wata sanarwa da shugaban kwamitin amintattu na kamfanonin samar da wutar lantarki Col. Sani Bello mai ritaya ya fitar, ya ce ya zama dole su yi dauki wannan matakin sakamakon yadda bangaren samar da wutar lantarki ke fuskantar kalubale wajen cika alkawarin da suka dauka na inganta ayyukansu. 
Sanarwar ta ce GenCos na ci gaba da shan wahala wajen samar da lantarki a Nijeriya amma tulin bashin da suke bin gwamnati, da matsalar kasuwar lantarki na ci gaba da kawo cikas ga shirin inganta bangaren lantarkin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara