DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kamfanonin samar da lantarki a Nijeriya sun yi barazanar tsayar da aikinsu saboda bashin Tiriliyan 4 da suke bin gwamnatin tarayya

-

Kamfanonin samar da wutar lantarki sun yi barazanar dakatar da ayyukansu kan bashin Naira tiriliyan hudu da gwamnatin tarayya ke bin su. 
A wata sanarwa da shugaban kwamitin amintattu na kamfanonin samar da wutar lantarki Col. Sani Bello mai ritaya ya fitar, ya ce ya zama dole su yi dauki wannan matakin sakamakon yadda bangaren samar da wutar lantarki ke fuskantar kalubale wajen cika alkawarin da suka dauka na inganta ayyukansu. 
Sanarwar ta ce GenCos na ci gaba da shan wahala wajen samar da lantarki a Nijeriya amma tulin bashin da suke bin gwamnati, da matsalar kasuwar lantarki na ci gaba da kawo cikas ga shirin inganta bangaren lantarkin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Buhari mutum ne mai girmama al’adu da masarautu – Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya shiga sahun wadanda ke jimamin rasuwar tsohon Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a wani asibiti a...

An rufe ofishin jakadancin Amurka na Abuja da Legas don jimamin rasuwat Buhari

Ofishin jakadancin Amurka da ke Abuja da kuma na Legas za su kasance a rufe a ranar Talata, 15 ga Yuli, 2025, domin girmamawa da...

Mafi Shahara