DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Yan sanda sun dakile yunkurin garkuwa da direba da fasinjoji a Katsina

-

Jami’an rundunar ‘yan sandan Nijeriya sun dakile wani yunkurin yin garkuwa da mutane a hanyar Funtua zuwa Gusau a Katsina.

Jami’an sun yi artabu da ‘yan bindigar da ke dauke da muggan makamai, lamarin da ya tilasta musu tserewa da raunukan harbin bindiga.

Google search engine

A wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar, Muyiwa Adejobi ya fitar a ranar Lahadi, ta ce jami’an sun yi nasarar dakile yunkurin dauke mutane goma da direbobi biyu da fasinjoji takwas – ba tare da sun ji rauni ba kuma suka koma ga iyalansu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara