DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ka yi watsi da kiraye-kirayen komawa jam’iyyar PDP – kira ga Peter Obi

-

Mataimakin shugaban jam’iyyar Labour Party na kasa, Dr Ayo Olorunfemi, ya shawarci tsohon dan takarar shugaban kasa Peter Obi da ya yi watsi da duk kiraye-kirayen ficewa daga jam’iyyar gabanin babban zaben 2027.

Olorunfemi, wanda shi ne dan takarar jam’iyyar LP a zaben gwamnan jihar Ondo a 2024, ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Nijeriya ranar Lahadi a Legas cewa ya kamata Obi ya mayar da hankali wajen sake gina jam’iyyar.

Google search engine

Olorunfemi, wanda ya bayyana cewa duk da cewa Obi na da ‘yanci shiga duk jam’iyyar da yake so, ya ce yana bukatar ya yi hattara sosai.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara