DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ka yi watsi da kiraye-kirayen komawa jam’iyyar PDP – kira ga Peter Obi

-

Mataimakin shugaban jam’iyyar Labour Party na kasa, Dr Ayo Olorunfemi, ya shawarci tsohon dan takarar shugaban kasa Peter Obi da ya yi watsi da duk kiraye-kirayen ficewa daga jam’iyyar gabanin babban zaben 2027.

Olorunfemi, wanda shi ne dan takarar jam’iyyar LP a zaben gwamnan jihar Ondo a 2024, ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Nijeriya ranar Lahadi a Legas cewa ya kamata Obi ya mayar da hankali wajen sake gina jam’iyyar.

Olorunfemi, wanda ya bayyana cewa duk da cewa Obi na da ‘yanci shiga duk jam’iyyar da yake so, ya ce yana bukatar ya yi hattara sosai.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

PDP ta yanke shawarar goyon bayan Tinubu a 2027 domin ci gaban yankin mu da kasa baki daya- shugaban riko na jam’iyyar PDP a...

Shugaban rikon kwarya na jam’iyyar PDP a jihar Bayelsa kuma Sakataren Yankin Kudu maso Kudu na jam’iyyar, George Turnah, ya bayyana cewa jam’iyyar PDP a...

Gwamna Nasir Idris na Kebbi ya nesanta kansa daga jita-jitar ficewa daga jam’iyyar APC

Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya nesanta kansa daga rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa shi da wasu gwamnoni hudu na shirin...

Mafi Shahara