DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Da kamar wuya PDP ta rayu har 2027 – Tsohon Gwamnan Benue Gabriel Suswan

-

Tsohon Gwamnan jihar Benue, Sanata Gabriel Suswam, ya yi gargadin cewa jam’iyyar PDP na iya rushewa kafin zaben 2027 idan shugabanninta ba su dauki matakan gyara matsalolinta ba cikin gaggawa.

Jam’iyyar PDP na cikin rikici kan wanda ya kamata ya rike mukamin sakataren jam’iyya na kasa.

Google search engine

Haka kuma, jam’iyyar ta fuskanci sauyin salo a ‘yan kwanakin nan, bayan da Gwamnan Jihar Delta, Sheriff Oborevwori, da wanda ya gada, Sanata Ifeanyi Okowa, tare da wasu tsofaffin shugabanni da mambobin jam’iyyar PDP suka sauya sheka zuwa jam’iyyar APC.

Da yake magana a shirin The Morning Show na Arise TV, Suswam ya ce jam’iyyar PDP na cikin mawuyacin hali.

Ya bayyana cewa, da dama daga cikin mambobin jam’iyyar sun rasa kwarin gwiwa kuma suna jin ba za ta iya kai labari ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

George Akume Har Yanzu Shi Ne Sakataren Gwamnatin Tarayya – Fadar Shugaban Kasa

Fadar Shugaban Nijeriya ta musanta jita-jitar da ke yawo cewa an sauke Sanata George Akume daga matsayin Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF). A wata sanarwa da mai...

Yawaita buga sabbin takardun kudi da da aka rika yi a gwamnatin Buhari ne ya gurgunta darajar Naira – Oshiomhole

Sanata Adams Oshiomhole, ya zargi tsohuwar gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari da taka raws wajen gurgunta tattalin arziki Nijeriya Ya bayyana hakan a wani taro...

Mafi Shahara