DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisa ta yi watsi da bukatar tsarin karba-karba a shugabancin Nijeriya

-

Majalisar wakilan Nijeriya ta ki amincewa da kudirin gyaran kundin tsarin mulki da ke neman a yi tsarin karba-karba a kujerar shugaban kasa da ta mataimakinsa tsakanin yankuna shida na kasar.

Haka kuma, majalisar ta ki amincewa da wasu kudirori shida na gyaran kundin tsarin mulki da aka saka a cikin jerin ajandar zaman majalisar a ranar Talata.

Google search engine

Sai dai, majalisar ta yanke shawarar dawo da wadannan kudirori a ranar Laraba domin ci gaba da nazarinsu daya bayan daya bisa cancantarsu ta musamman.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar dattawan Nijeriya za ta tattauna da shugaba Tinubu kan kalaman Trump

Majalisar dattawan Nijeriya ta bayyana cewa za ta gana da shugaba Tinubu da bangaren zartarwa domin tattauna batun rikicin diflomasiyya da kalaman shugaban Amurka Donald...

ECOWAS ta yi watsi da zargin Trump na halaka mabiya addinin kirista a Nijeriya

Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS ta fitar da sanarwa mai dauke da watsi kan zargin cewa hare-haren ta’addanci da ke ƙaruwa a...

Mafi Shahara