DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An soke zaben June 12 ne saboda bashin Naira bilyan 45 da MKO Abiola yake bin gwamnatin tarayya – Sule Lamido

-

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya alakanta soke zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar 12 ga watan Yunin 1993 da Marigayi MKO Abiola ya lashe da bashin Naira bilyan 45 na kwangila da Abiola yake bin gwamnatin mulkin soja ta Marigayi Janar Murtala Mohammed.

A cewar Lamido, an ki biyan Abiola bashin bayan rasuwar Janar Mohammed, kuma a lokacin da Abiola ya lashe zaben shugaban kasa, sai aka soke shi saboda fargabar cewa idan aka rantsar da shi a matsayin shugaban kasa, Abiola zai biyan kansa bashin, lamarin da ka iya durkusar da kasar a lokacin.

Google search engine

Sule Lamido ya bayyana hakan ne a ranar Talata a Abuja a lokacin kaddamar da littafin tarihin rayuwarsa mai suna ‘Being True to Myself’.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Yawaita buga sabbin takardun kudi da da aka rika yi a gwamnatin Buhari ne ya gurgunta darajar Naira – Oshiomhole

Sanata Adams Oshiomhole, ya zargi tsohuwar gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari da taka raws wajen gurgunta tattalin arziki Nijeriya Ya bayyana hakan a wani taro...

Murabus din Ganduje wata maƙarƙashiya ce aka shirya domin cire Shettima daga gwamnatin Tinubu – Zargin wasu mutanen Borno

Wasu daga cikin al'ummar jihar Borno sun zargi murabus din Ganduje a matsayin wata maƙarƙashiya da aka shirya domin a kawar da Kassim Shettima a...

Mafi Shahara