DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Fafaroma Leo ya yi tayin shiga tsakani don kawo ƙarshen rikici tsakanin kasashen duniya

-

By Salim Muhammad Gali

Shugaban darikar Roman Katolika, Fafaroma Leo 14 ya bayyana cewa a shirye yake ya taimaka wa shugabannin ƙasashe masu fama da rikici wajen tattaunawa don samar da zaman lafiya.

Sabon Fafaroman, ya bayyana hakan ne a ranar Laraba yayin da yake jawabi ga mambobin Cocin Katolika a fadar Vatican, inda ya roƙi Kiristoci dake yankin Gabas ta Tsakiya da kada su bar muhallansu.

Fafaroma ya ce “jama’ar duniya na marmarin zaman lafiya, don haka nake roƙon shugabanninsu da zuciya ɗaya: mu zaina mu tattauna, mu cimma matsaya! don kawo ƙarshen yaƙe-yaƙe.”

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kada mahajjaci ya rike kudin da suka wuce Riyal 60,000 a kasar Saudiyya – Jan hankalin NAHCON ga Alhazan Nijeriya

Hukumar kula da aikin hajji ta Nijeriya NAHCON ta shawarci mahajjatan kasar da su guji daukar kudi sama da Riyal 60,000 na Saudiyya domin...

Mun yi kuskure a sakamakon da muka fitar na dalibai – Hukumar JAMB

Cikin alhini da nadamar abin da ya faru, hukumar JAMB da ke shirya jarabawar neman shiga makarantun gaba da sakandare a Nijeriya ta karbi duk...

Mafi Shahara