DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sabon Paparoma ya gayyaci Shugaba Tinubu zuwa Rome, Italy

-

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya amsa goron gayyatar da sabon Paparoma Pope Leo XIV ys yi masa zuwa birnin Rome na kasar Italy.

Daga cikin tawagar shugaban kasar hada karamar ministar harkokin kasashen waje Amb. Bianca Odumegu-Ojukwu Arch Bishop Ignatius Kaigama da Mathew Hassan Kukah da sauransu.

Google search engine

Shugaban kasar zai bar Abuja a ranar Asabar ya dawo kasar ranar Talata, 20 ga watan Mayu, 2025.

Bayanin hakan na kunshe a cikin wata sanarwa da Bayo Onanuga mashawarcin Shugaba Tinubu kan harkokin sadarwa ya fitar da DCL Hausa ta samu kwafi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara