DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sabon Paparoma ya gayyaci Shugaba Tinubu zuwa Rome, Italy

-

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya amsa goron gayyatar da sabon Paparoma Pope Leo XIV ys yi masa zuwa birnin Rome na kasar Italy.

Daga cikin tawagar shugaban kasar hada karamar ministar harkokin kasashen waje Amb. Bianca Odumegu-Ojukwu Arch Bishop Ignatius Kaigama da Mathew Hassan Kukah da sauransu.

Shugaban kasar zai bar Abuja a ranar Asabar ya dawo kasar ranar Talata, 20 ga watan Mayu, 2025.

Bayanin hakan na kunshe a cikin wata sanarwa da Bayo Onanuga mashawarcin Shugaba Tinubu kan harkokin sadarwa ya fitar da DCL Hausa ta samu kwafi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Da yiwuwar a samu ambaliyar ruwa a jihohi 12 na Nijeriya – NEMA

Hukumar ba da agajin gaggawa a Nijeriya NEMA, ta yi kira ga jihohin kasar da su zamo cikin shiri domin tunkarar ambaliyar ruwa da ke...

‘Yan sanda a jihar Nasarawa sun kama wata mata da makamai za ta kai su Katsina

Rundunar ‘yan sandan jihar Nasarawa ta bayyana cewa jami’anta, sun kama wata mata da ake zargi da safarar makamai ga barayin daji. Mai magana da...

Mafi Shahara