DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mun taba kin karbar tayin Naira miliya 160 don mu taimaka wa kyari zama mataimakin Obasanjo – Lamido

-

Tsohon gwamnan jihar Jigawa kuma tsohon sakataren jam’iyyar SDP, Sule Lamido, ya bayyana cewa shi da marigayi Abubakar Rimi sun ƙi karɓar cakin kuɗi na Naira miliyan 160 da marigayi Abba Kyari ya kawo musu domin samun goyon bayansu a matsayin mataimakin Olusegun Obasanjo a shekarar 1999.

Lamido ya bayyana hakan ne a cikin littafin tarihin rayuwarsa mai suna “Being True to Myself”, inda ya ce Kyari ya kawo takardar banki ne da sunan taimaka wa jam’iyyar PDP wajen kamfe, amma suka ƙi amincewa kuma inda ya tashi cikin kunyata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumar tace finafinai ta jihar Kano ta dakatar da sanya tallar magungunan gargajiya a cikin fim

Hukumar tace fina-finai ta Jihar Kano ta dakatar da dukkan tallace-tallacen magungunan gargajiya da ake nunawa a fina-finan Hausa da na masu shela da makirufo...

Shugabannin Kudu maso Gabas na shirin taron marawa Tinubu bayan tazarce a takarar 2027 — Umahi

Ministan Ayyuka kuma tsohon Gwamnan Jihar Ebonyi, Dave Umahi, ya bayyana cewa shugabannin yankin Kudu maso Gabas, ciki har da gwamnonin jihohi biyar na yankin,...

Mafi Shahara