DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za mu tura Tinubu zuwa gida Lagos a 2027 – Malam Nasir El’rufa’i

-

Tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai, ya sha alwashin cewa gamayyar jam’iyyun adawa za su kayar da gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu a zaben 2027.

Da yake jawabi yayin wani taron Arewa Tech Fest karo na biyu da ya gudana a jihar Katsina, El-Rufai ya ce za su sauke Tinubu, yayin da za su ci gaba da aiki da Ministan Sadarwa da Tattalin Arziki na Zamani Bosun Tijani a gwamnati mai zuwa.

Google search engine

Tsohon gwamnan kuma jigo a jam’iyyar SDP ya ce Bosun Tijjani yana aiki mai kyau don haka za su ci gaba da aiki tare da shi.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Cristiano Ronaldo zai yi ritaya daga kwallon kafa nan ba da jimawa ba

Shahararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa na ƙasar Portugal, Cristiano Ronaldo, ya bayyana cewa zai yi ritaya daga wasa nan ba da jimawa ba, yana mai...

Gwamnatin Nijeriya ta mayar ma Amurka da martani kan kalamanta ga kasar

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa gwamnatin Amurka ta yi kuskuren fahimtar hakikanin matsalolin tsaro a kasar. Ministan yada labaran Nijeriya, Mohammed Idris, ya ce gwamnatin Nijeriya...

Mafi Shahara