DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Babu wanda muka tilasta wa komawa APC – Shugaba Tinubu

-

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya mayar da martani ga masu cewa gwamnatinsa na kokarin kafa tsarin jam’iyya daya a Najeriya, inda ya ce ba za a zargi mutane ba idan sun zabi inda za su shiga.

Da yake jawabi a taron kolin APC a fadar shugaban kasa, ya ce: “Jam’iyya daya ce ke mulki yanzu. Idan jirgin da kake ciki na nitsewa, ba za a zarge ka ba idan ka nemi hanyar tsira.”

Google search engine

Ya kara da cewa APC a shirye take ta karbi ‘yan Najeriya da ke son shiga jam’iyyar, yana mai cewa; Ba za a tilasta wa kowa zama inda bai so ba. Mu ‘yan gaba-gaba ne, za mu ci gaba da jajircewa wajen kunyata masu neman gazarmu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Cristiano Ronaldo zai yi ritaya daga kwallon kafa nan ba da jimawa ba

Shahararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa na ƙasar Portugal, Cristiano Ronaldo, ya bayyana cewa zai yi ritaya daga wasa nan ba da jimawa ba, yana mai...

Gwamnatin Nijeriya ta mayar ma Amurka da martani kan kalamanta ga kasar

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa gwamnatin Amurka ta yi kuskuren fahimtar hakikanin matsalolin tsaro a kasar. Ministan yada labaran Nijeriya, Mohammed Idris, ya ce gwamnatin Nijeriya...

Mafi Shahara