DCL Hausa Radio
Kaitsaye

A daina tsangwama da cin zalin yara – Sakon shugaba Tinubu na ranar yara a Nijeriya

-

Shugaba Bola Tinubu ya jaddada kudurin gwamnatinsa na kare hakki tare da inganta jin dadin yara a Najeriya, wadanda ya ayyana a matsayin goben kasar.

A wani jawabi da ya fitar na bikin ranar yara ta 2025, Tinubu ya bayyana bukatar daukar matakin gaggawa don magance cin zali, da cin zarafin da yin watsi da ake yi w miliyoyin yara a fadin kasar.

Google search engine

Rahotanni sun nuna cewa kimanin kashi 65 cikin 100 na yaran da suka isa zuwa makaranta a Najeriya suna fuskantar wani nau’i na cin zarafi.

Akan wannan Shugaba Tinubu ya bayyana wasu tsare-tsare na kare yara da gwamnatin ta fito da su, da suka hada da inganta yanayin koyo, da tabbatar da cewa babu wani dan Najeriya da aka bari a baya.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Nacin ciyo bashi da gwamnatin Tinubu ke yi hadari ne ga goben Nijeriya – Atiku Abubakar

Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya zargi gwamnatin Tinubu da yawan karbar bashi, yana mai cewa hakan barazana ce ga makomar kasar. A wani sako...

‘Yan Najeriya sun fara cin gajiyar sauye-sauyen tattalin arzikin Tinubu- Gwamna Ododo

Gwamnan Jihar Kogi, Ahmed Ododo, ya taya Shugaba Bola Tinubu murnar cika shekara biyu a mulki, yana mai yabawa da jagorancinsa na hangen nesa da...

Mafi Shahara