DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kada mu ɗora wa gwamnati nauyin da ya wuce kima – Shawarar Tsohon shugaban kasa Buhari ga ‘yan Nijeriya

-

Tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya taya Shugaba Bola Ahmed Tinubu murnar cikar gwamnatinsa shekaru biyu, yana mai cewa shugabanci abu ne mai ɗorewa.

Buhari ya buƙaci a ci gaba da mara wa gwamnatin APC baya, yana mai jaddada cewa gyare-gyare ba sa cimma nasara cikin dare ɗaya.

Google search engine

Cikin takardar taya murna da Mai magana da yawun tsohon shugaban Garba Shehu ya sanya wa hannu, Ya nuna goyon baya ga kokarin rage talauci da hauhawar farashi, yana mai cewa ba gwamnati kaɗai ba ce za ta iya magance matsalolin.

Inda ya ce, Kamfanoni masu zaman kansu da kowane ɗan ƙasa ma su na da rawar da za su taka wajen gyaran Nijeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara