DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan Nijeriya sun saba da samun kudin banza shi ya sa ba su ganin kokarin da Shugaba Tinubu ke yi – Sanata Orji Kalu

-

Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana haka ne yayin da yake kare manufofin tattalin arzikin shugaban kasa Bola Tinubu, inda ya ce ‘yan Nijeriya na sukar manufofin Tinubu ne saboda sun saba samun kudin banza ba tare da yin aiki ba.

Da yake zantawa da manema labarai a zauren majalisar a ranar Talata, 27 ga watan Mayu, 2025, tsohon gwamnan jihar Abia, ya amince da wahalhalun da kasar nan ke ciki a halin yanzu, amma ya bukaci ‘yan kasar da su yi hakuri, yana mai cewa alfanun da ke tattare da sauye-sauyen tattalin arzikin da ake yi zai bayyana a shekaru masu zuwa.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara