DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan Najeriya sun fara cin gajiyar sauye-sauyen tattalin arzikin Tinubu- Gwamna Ododo

-

Gwamnan Jihar Kogi, Ahmed Ododo, ya taya Shugaba Bola Tinubu murnar cika shekara biyu a mulki, yana mai yabawa da jagorancinsa na hangen nesa da sauye-sauyen da ke kara sanya juriya a tsakanin ‘yan kasa.

A wata sanarwa daga mai ba shi shawara kan harkokin yada labarai, Ismail Isah, Ododo ya ce Najeriya ta fara cin gajiyar sauye-sauyen tattalin arzikin da aka fara tun shekarar farko.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara