DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Buhari ya yi jimamin mutuwar mutane 122 a ambaliya da hadarin mota a Neja da Kano

-

Tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya bayyana alhininsa kan mutuwar sama da mutum 100 a ambaliya da ta faru a Jihar Neja da kuma hadarin mota da ya yi sanadin mutuwar matasa 22 ‘yan wasa da jagororinsu a Jihar Kano.

Cikin sanarwar da ya wallafa a shafinsa na Facebook wanda mai magana da yawunsa Malam Garba Shehu ya fitar, Buhari ya ce lamarin ya girgiza shi matuƙa, yana mai mika ta’aziyya ga iyalai da gwamnatocin jihohin biyu. Ya roki Allah ya jikansu, ya kuma ba waɗanda suka jikkata sauƙi.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara