DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin APC na amfani da talauci a matsayin makamin hana ‘yan Nijeriya su juya mata baya – Zargin Atiku, El-rufa’i, da Amaechi

-

Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, da tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, sun caccaki gwamnatin shugaba Bola Tinubu saboda amfani da talauci a matsayin makami ga ‘yan Nijeriya.

Jiga-jigan siyasar na jawabi ne a wani da aka gudanar don taya Amaechi murnar cika shekaru 60 a Abuja.

Google search engine

A cewar Atiku, gwamnati tana amfani da talauci a matsayin makami don tabbatar da cewa ‘yan Nijeriya ba su juya musu baya ba.

Sh kuwa El-Rufai, yace Najeriya na cikin wani mawuyacin hali da bata taba shiga ba tun 1914.

A gefe daya kuwa, Amaechi yace manufofin gwamnatin Tinubu na cika aljihun wasu mutane kalilan ne a cikin gwamnati.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara