DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An saka ranar da Sanata Natasha Akpoti za ta bayyana gaban kotu bisa karar da gwamnatin Nijeriya ke yi mata

-

Dakatacciyar Sanata mai wakiltar Kogi ta tsakiya Natasha Akpoti-Uduaghan, za ta bayyana a kotu ranar Talata, kamar yadda aka bukata.

Jagoran lauyoyinta West Idahosa SAN, ne ya tabbatar da hakan ga manema labarai.

Google search engine

Sai dai Idahosa ya bayyana rashin tabbas ko Gwamnatin Tarayya na da niyyar gurfanar da ita a ranar Talatar.

Ya ce duk da me Gwamnatin Tarayya ke shiryawa, Akpoti-Uduaghan, a matsayinta na mace mai bin doka, za ta yi biyayya ga umarnin kotu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara