DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya za ta gina gidaje 100 a kowace karamar hukuma a fadin kasar

-

Karamin ministan gidaje da raya birane, Yusuf Abdullahi Ata ne ya bayyana hakan a Kano a yammacin ranar Talata, lokacin da mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin ya karbi daruruwan magoya bayan ‘yan jam’iyyar NNPP da suka sauya sheka zuwa APC.

Ya ce a karkashin sabon shirin, za a gina gidaje 77,400 a fadin kasar Nijeriya, inda jihar Kano za ta samu gidaje 4,400 idan aka kammala.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An samu hargitsi a taron APC a lokacin da Ganduje ya ayyana goyon bayan tazarcen Shugaba Tinubu ba tare da Kasshim Shettima ba

An samu rikici a taron jiga-jigan jam’iyyar APC na Arewa maso Gabas a ranar Lahadi, bayan da Mataimakin Shugaban Jam’iyyar na Kasa a yankin, Comr...

Daliban jami’ar ABU sun yi nasara a gasar kotun ECOWAS ta farko da aka gudanar a Neja

Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya (ABU) ta lashe gasar Kotun ECOWAS ta farko da aka shirya, inda ta samu kambin zakara tare da kyautar...

Mafi Shahara