DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za mu kori duk mai neman kawo mana tarnaki – PDP

-

Jam’iyyar PDP ta ce ta kammala shirin sauya fasalin shugabancinta na jihohi da kuma yankin Kudu maso Kudu, a wani yunkuri na kawar da ‘ya’yanta marasa biyayya da kuma dakile sauya sheka zuwa wasu jam’iyyu.

Wani mamba na Kwamitin gudanarwa na kasa NWC na jam’iyyar PDP, wanda ya yi magana da jaridar PUNCH da bai so a ambaci sunansa ba, ya ce wannan sauyi na daga cikin sabbin matakan da jam’iyyar ke dauka don sake farfado da kanta gabanin zaben shekarar 2027.

Google search engine

A cewarsa, jam’iyyar ba ta gamsu da yadda ake ta sauya sheka ba a ‘yan makonnin nan, kuma yanzu ta shirya daukar mataki mai karfi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnonin da suka sha suka ta yanzu sun koma jam’iyyar APC – Ministan Abuja Wike

Ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce ficewar wasu gwamnonin jam’iyyar adawa ta PDP zuwa jam’iyyar APC ta tabbatar da goyon bayansa ga Shugaba...

Majalisar Dattawan Nijeriya za ta tantance sabon shugaban INEC ranar Alhamis

Majalisar Dattawan Nijeriya ta shirya tantance Farfesa Joash Amupitan, wanda shugaba Bola Ahmed Tinubu ya zaba domin zama sabon shugaban hukumar zaben Nijeriya INEC, a...

Mafi Shahara