DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za a iya gina asibiti 312 da ajujuwa 1,200 da kudin da Wike ya gyara dakin taron kasa da kasa a Abuja – Binciken Daily Trust

-

A ranar Talata ne shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu tare da ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, suka kaddamar da ginin da aka gyara wanda aka sanyawa sunan shugaban kasa.

Sai dai ana ci gaba da nuna damuwa kan kudin da aka kashe gyaran ginin, wanda ya lakume zunzurutun kudi har Naira biliyan 39, adadin ya ninninka Naira miliyan 240 da gwamnatin tsohon Shugaban kasa Ibrahim Badamasi Babangida ta gina dakin taron a shekarar 1991, sau 162.

Google search engine

Wannan na zuwa ne yayin da ake fama da tabarbarewar a fannin kiwon lafiya da ilimi a Nijeriya.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC na duba buƙatun kungiyoyi 110 da ke neman rigista a matsayin jam’iyyun siyasa a Najeriya

Hukumar zabe ta kasa INEC ta bayyana cewa ta karɓi wasikun buƙatun rajistar sabbin jam’iyyu 110 daga kungiyoyi daban-daban har zuwa Litinin, 23 ga watan...

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam’iyyar na kasa

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam'iyyar na kasa Jam’iyyar PDP ta dawo da Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyya na kasa bayan...

Mafi Shahara