DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan Bindiga sun afka Kauyen, Tadurga a karamar hukumar Zuru ta jihar Kebbi 

-

Wasu ‘yan bindiga sun kai hari kauyen Tadurga a karamar hukumar Zuru ta jihar Kebbi a daren Litinin, inda suka kashe mutane, suka yi garkuwa da wasu, tare da sace dabbobi da kayayyaki.

Wani mazaunin kauyen, Audu Sule, ya ce maharan sun rika harbi ba kakkautawa, yayin da wani, Abdullah Zuru, ya ce harin ya faru ne bayan wani dan lokaci na zaman lafiya da ya bai wa manoma damar girbi.

Google search engine

Gidan talabijin na Channels ya ce, har zuwa hada rahoton hukumomi ba su fitar da cikakken bayani kan adadin mutanen da aka kashe ko aka sace ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kamfanin NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar man birnin Port Harcourt

Kamfanin man fetur na Nijeriya NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar mai ta Fatakwal ga yan kasuwa A Yayin wani taro da kamfanin ya gabatar...

Tattalin arzikin Najeriya zai bunkasa daga 2025 zuwa 2026 – IMF

Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya sabunta hasashensa kan ci gaban tattalin arzikin Najeriya, inda ya ce zai kai kashi 3.4 cikin 100 a shekarar...

Mafi Shahara